Sponsorluk
  • Yau Juma’a Kowa Ya Fito Yayi Gaisuwa Ga
    Muhammadur Rasulullah
    S.A.W
    Kaepy Nigeria
    Yau Juma’a Kowa Ya Fito Yayi Gaisuwa Ga Muhammadur Rasulullah S.A.W Kaepy Nigeria
    Like
    1
    1 Yorumlar 0 hisse senetleri 238 Views
  • Gwamnatin Tarayya ta buɗe shafin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) yanzun Haka na tafiya yadda yakamata

    Shirin NJFP haɗin gwiwa ne tsakanin Gwamnatin Tarayya, Majalisar Dinkin Duniya (UNDP), da Tarayyar Turai (EU) domin tallafa wa matasan Najeriya masu digiri.
    https://portal.njfp.ng/registration/ ayi sharing don kowa ya anfana

    What's app channel
    https://whatsapp.com/channel/0029VbBG4Ex5PO17GYos3n2m

    You can immediately start the application
    Gwamnatin Tarayya ta buɗe shafin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) yanzun Haka na tafiya yadda yakamata Shirin NJFP haɗin gwiwa ne tsakanin Gwamnatin Tarayya, Majalisar Dinkin Duniya (UNDP), da Tarayyar Turai (EU) domin tallafa wa matasan Najeriya masu digiri. https://portal.njfp.ng/registration/ ayi sharing don kowa ya anfana What's app channel ⤵️ https://whatsapp.com/channel/0029VbBG4Ex5PO17GYos3n2m You can immediately start the application
    NJFP Fellows Portal
    Fellows portal for NJFP
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 331 Views
  • Gwamnatin Tarayya ta buɗe shafin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) yanzun Haka na tafiya yadda yakamata

    Shirin NJFP haɗin gwiwa ne tsakanin Gwamnatin Tarayya, Majalisar Dinkin Duniya (UNDP), da Tarayyar Turai (EU) domin tallafa wa matasan Najeriya masu digiri.
    https://portal.njfp.ng/registration/
    Gwamnatin Tarayya ta buɗe shafin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) yanzun Haka na tafiya yadda yakamata Shirin NJFP haɗin gwiwa ne tsakanin Gwamnatin Tarayya, Majalisar Dinkin Duniya (UNDP), da Tarayyar Turai (EU) domin tallafa wa matasan Najeriya masu digiri. https://portal.njfp.ng/registration/
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 289 Views
  • Za a buɗe yanar gizon ɗaukar ma’aikata na shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0 shirin da Gwamnatin Tarayya ke gudanarwa tare da haɗin gwiwar European Union (EU) da UNDP a ranar 22 ga Oktoba, 2025. Allah yabada sa a. Ayi sharing don kowa ya anfana
    Za a buɗe yanar gizon ɗaukar ma’aikata na shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0 shirin da Gwamnatin Tarayya ke gudanarwa tare da haɗin gwiwar European Union (EU) da UNDP a ranar 22 ga Oktoba, 2025. Allah yabada sa a. Ayi sharing don kowa ya anfana
    Like
    1
    1 Yorumlar 0 hisse senetleri 677 Views
  • Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima Ya Kaddamar da Kwamitin Jagoranci Na Shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0.

    Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya kaddamar da Kwamitin Jagoranci na Shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0, wanda ke ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa tare da haɗin gwiwar United Nations Development Programme (UNDP) da kuma tallafin kuɗi daga Ƙungiyar Tarayyar Turai (EU).

    Shettima ya bayyana cewa manufar wannan shiri ita ce ta cike gibin da ke tsakanin karatu da samun aikin yi, musamman ga matasa da suka kammala karatu amma ba su da damar samun aiki.

    Ya ce shirin NJFP na nufin amfani da ƙarfafa yawan jama’a ta hanyar mayar da shi zuwa ƙarfafa tattalin arziki, yana kuma nuna cewa idan gwamnati ta samar da tsari, haɗin kai, da manufa mai kyau — matasan Najeriya za su tashi tsaye su bayar da gudunmawarsu wajen gina ƙasa.

    Za a buɗe aikace-aikacen NJFP a ranar 22 ga Oktoba.
    Tsawon lokacin aiki: Shekara 1
    Albashi: ₦100,000 a kowane wata
    Ku shirya da takardunku tun kafin ranar 22 ga Oktoba.
    Kamar yadda suka ce:
    "Ana kirga kwanaki!"
    A cikin kwanaki 7, sabon babi na Nigeria Jubilee Fellows Programme zai fara.
    NJFP 2.0 yana nufin gina ƙwararrun ma’aikata masu hangen nesa na gaba — waɗanda ke da ƙirƙira, juriya, da manufa.
    Wannan sabon mataki ya wuce samar da ayyukan yi kawai — yana da nufin gina ma’aikata masu ƙwarewa a fannin fasaha, ƙwarewar aiki, da ƙwarewar kasuwanci waɗanda za su dace da makomar aiki.
    Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima Ya Kaddamar da Kwamitin Jagoranci Na Shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0. Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya kaddamar da Kwamitin Jagoranci na Shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0, wanda ke ƙarƙashin Ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa tare da haɗin gwiwar United Nations Development Programme (UNDP) da kuma tallafin kuɗi daga Ƙungiyar Tarayyar Turai (EU). Shettima ya bayyana cewa manufar wannan shiri ita ce ta cike gibin da ke tsakanin karatu da samun aikin yi, musamman ga matasa da suka kammala karatu amma ba su da damar samun aiki. Ya ce shirin NJFP na nufin amfani da ƙarfafa yawan jama’a ta hanyar mayar da shi zuwa ƙarfafa tattalin arziki, yana kuma nuna cewa idan gwamnati ta samar da tsari, haɗin kai, da manufa mai kyau — matasan Najeriya za su tashi tsaye su bayar da gudunmawarsu wajen gina ƙasa. Za a buɗe aikace-aikacen NJFP a ranar 22 ga Oktoba. Tsawon lokacin aiki: Shekara 1 Albashi: ₦100,000 a kowane wata Ku shirya da takardunku tun kafin ranar 22 ga Oktoba. Kamar yadda suka ce: "Ana kirga kwanaki!" A cikin kwanaki 7, sabon babi na Nigeria Jubilee Fellows Programme zai fara. NJFP 2.0 yana nufin gina ƙwararrun ma’aikata masu hangen nesa na gaba — waɗanda ke da ƙirƙira, juriya, da manufa. Wannan sabon mataki ya wuce samar da ayyukan yi kawai — yana da nufin gina ma’aikata masu ƙwarewa a fannin fasaha, ƙwarewar aiki, da ƙwarewar kasuwanci waɗanda za su dace da makomar aiki.
    0 Yorumlar 1 hisse senetleri 814 Views
  • Za a buɗe yanar gizon ɗaukar ma’aikata na shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0 shirin da Gwamnatin Tarayya ke gudanarwa tare da haɗin gwiwar European Union (EU) da UNDP a ranar 22 ga Oktoba, 2025. Allah yabada sa a. Ayi sharing don kowa ya anfana
    Za a buɗe yanar gizon ɗaukar ma’aikata na shirin Nigeria Jubilee Fellows Programme (NJFP) 2.0 shirin da Gwamnatin Tarayya ke gudanarwa tare da haɗin gwiwar European Union (EU) da UNDP a ranar 22 ga Oktoba, 2025. Allah yabada sa a. Ayi sharing don kowa ya anfana
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 475 Views
  • #NigeriaFarms: Continuing Harvest of Sweet Potatoes and Plantain Today @NFGCSFarmEstate, Ga'ate, Kokona LGA, Nasarawa State.

    Nigeria Must farm For Nigeria to Work
    #NigeriaFarms: Continuing Harvest of Sweet Potatoes and Plantain Today @NFGCSFarmEstate, Ga'ate, Kokona LGA, Nasarawa State. Nigeria Must farm For Nigeria to Work
    Like
    2
    0 Yorumlar 1 hisse senetleri 2K Views
  • Nigerian Air Force Opens Recruitment for 2025 Basic Military Training Course
    https://www.intelregion.com/career/naf-begins-recruitment-of-airmen-and-airwomen

    Like • Comment • Share


    *{•} Source: Intel Region*
    Join this group for more updates: https://chat.whatsapp.com/BaTmnYynnQJIqmvuVPTJNu
    Nigerian Air Force Opens Recruitment for 2025 Basic Military Training Course https://www.intelregion.com/career/naf-begins-recruitment-of-airmen-and-airwomen ⚡Like • Comment • Share *{•} Source: Intel Region* Join this group for more updates: https://chat.whatsapp.com/BaTmnYynnQJIqmvuVPTJNu
    WWW.INTELREGION.COM
    Nigerian Air Force Opens Recruitment for 2025 Basic Military Training Course
    The Nigerian Air Force (NAF) has announced the commencement of online registration for the Airmen and Airwomen Basic Military Training Course (BMTC)
    Like
    1
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 1K Views
  • *Apply Now: Fully Funded UNDP Nigeria Digital for Youth-Led Enterprise Programme 2025 for Young Nigerians*

    *Benefits:*

    - Travel support
    - Accommodation
    - Access to expert-led training sessions, mentorship, and networking opportunities

    *Link:* https://cookuf.net/apply-now-fully-funded-undp-nigeria-digital-for-youth-led-enterprise-programme-2025-for-young-nigerians/
    *Apply Now: Fully Funded UNDP Nigeria Digital for Youth-Led Enterprise Programme 2025 for Young Nigerians* *Benefits:* - Travel support - Accommodation - Access to expert-led training sessions, mentorship, and networking opportunities *Link:* https://cookuf.net/apply-now-fully-funded-undp-nigeria-digital-for-youth-led-enterprise-programme-2025-for-young-nigerians/
    COOKUF.NET
    Apply Now: Fully Funded UNDP Nigeria Digital for Youth-Led Enterprise Programme 2025 for Young Nigerians
    Are you a young Nigerian passionate about digital innovation and eager to drive change in Agriculture, Health, or Education?
    Like
    1
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 754 Views
  • GAYYATAR GAGARUMIN WA'AZI MAI KAMA DA NA ƘASA A GARIN KADUNA!

    Shugaban ƙungiyar JIBWIS Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau , Shugaban majalisar Malamai Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo da Daraktan majalisar agaji, Injiniya Mustapha Imam Sitti, a madadin Kungiyar, na farin cikin gayyatar Al'ummar musulmi zuwa Gagarumin Wa'azi mai kama da na kasa da zarar an idar da sallar magriba wanda Za'ayi a larabar nan 15/10/2025. A masallacin Sarkin Musulmi Bello (Sultan Bello) dake garin Kaduna a Arewa maso yammacin Naijeriya.

    kaɗan daga cikin Maluman da ake sa ran zasu halarta domin gabatarwa da sauraro sun haɗa da;

    ✓Sheikh (Dr) Abdullahi Bala Lau
    ✓Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo
    ✓Sheikh (Dr) Yakubu Musa Hassan Katsina( Sautus-sunnah)
    ✓Sheikh (Dr) Muhammad Kabir Haruna Gombe
    ✓Sheikh Barista Ibrahim Sabi'u Jibia.
    ✓Sheikh Farfesa Mansur Sokoto
    ✓Sheikh Gambo kyari Maiduguri
    ✓Sheikh Khalid Usman Khalid Jos.
    ✓Sheikh Abdulbasir Isah Unguwan Mai kawo
    ✓Sheikh Dr. Isma'ila Kumo
    ✓Sheikh Dr. Zubairu Abubakar Madaki
    ✓Sheikh Abdullahi Telex Zariya
    ✓Sheikh Dr. Ibrahim Abdullahi R/Lemu
    ✓Sheikh Dr. Ibrahim Idris (Darus-sa'ada)
    ✓Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale
    ✓Sheikh Lawal Abubakar Triumph
    ✓Sheikh Barista Ishaq R/zaki
    ✓Sheikh Umar Sadiq Jega
    ✓Sheikh Saifuddeen Yakubu Musa
    ✓Sheikh Khidir Yusuf Kaduna
    ✓Sheikh Abdurrahman Sani Yakubu Zariya
    ✓Sheikh Dr. Abdurrahman Idris Zakariyya Jos

    ✓Alaramma Abubakar Adam Katsina
    ✓Alaramma Muhammad Ridwan Kaduna
    ✓Alaramma Ahmad Suleiman Kano
    ✓Alaramma Usman birnin kebbi
    ✓Alaramma Auwal unguwar maikawo
    ✓Alaramma Yusuf Ahmad Dabai (mai sittin)
    ✓Alaramma Aliyu Ibrahim Paki

    Da sauran malamai, Alarammomi, 'yan agaji da dubun dubatan masu sauraro.

    Sanarwa daga:- Sakataren JIBWIS na kasa,ta hannun Ofishin kwamitin labaru na kasa, da hadin gwuiwar ofishin Jibwis Social Media, Nigeria

    Allah ya bada ikon zuwa Amin.

    Jibwis Nigeria
    GAYYATAR GAGARUMIN WA'AZI MAI KAMA DA NA ƘASA A GARIN KADUNA! Shugaban ƙungiyar JIBWIS Sheikh Dr. Abdullahi Bala Lau , Shugaban majalisar Malamai Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo da Daraktan majalisar agaji, Injiniya Mustapha Imam Sitti, a madadin Kungiyar, na farin cikin gayyatar Al'ummar musulmi zuwa Gagarumin Wa'azi mai kama da na kasa da zarar an idar da sallar magriba wanda Za'ayi a larabar nan 15/10/2025. A masallacin Sarkin Musulmi Bello (Sultan Bello) dake garin Kaduna a Arewa maso yammacin Naijeriya. kaɗan daga cikin Maluman da ake sa ran zasu halarta domin gabatarwa da sauraro sun haɗa da; ✓Sheikh (Dr) Abdullahi Bala Lau ✓Sheikh Dr. Ibrahim Jalo Jalingo ✓Sheikh (Dr) Yakubu Musa Hassan Katsina( Sautus-sunnah) ✓Sheikh (Dr) Muhammad Kabir Haruna Gombe ✓Sheikh Barista Ibrahim Sabi'u Jibia. ✓Sheikh Farfesa Mansur Sokoto ✓Sheikh Gambo kyari Maiduguri ✓Sheikh Khalid Usman Khalid Jos. ✓Sheikh Abdulbasir Isah Unguwan Mai kawo ✓Sheikh Dr. Isma'ila Kumo ✓Sheikh Dr. Zubairu Abubakar Madaki ✓Sheikh Abdullahi Telex Zariya ✓Sheikh Dr. Ibrahim Abdullahi R/Lemu ✓Sheikh Dr. Ibrahim Idris (Darus-sa'ada) ✓Sheikh Abubakar Abdussalam Baban Gwale ✓Sheikh Lawal Abubakar Triumph ✓Sheikh Barista Ishaq R/zaki ✓Sheikh Umar Sadiq Jega ✓Sheikh Saifuddeen Yakubu Musa ✓Sheikh Khidir Yusuf Kaduna ✓Sheikh Abdurrahman Sani Yakubu Zariya ✓Sheikh Dr. Abdurrahman Idris Zakariyya Jos ✓Alaramma Abubakar Adam Katsina ✓Alaramma Muhammad Ridwan Kaduna ✓Alaramma Ahmad Suleiman Kano ✓Alaramma Usman birnin kebbi ✓Alaramma Auwal unguwar maikawo ✓Alaramma Yusuf Ahmad Dabai (mai sittin) ✓Alaramma Aliyu Ibrahim Paki Da sauran malamai, Alarammomi, 'yan agaji da dubun dubatan masu sauraro. Sanarwa daga:- Sakataren JIBWIS na kasa,ta hannun Ofishin kwamitin labaru na kasa, da hadin gwuiwar ofishin Jibwis Social Media, Nigeria 🇳🇬 Allah ya bada ikon zuwa Amin. Jibwis Nigeria 🇳🇬
    Love
    1
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 969 Views
  • #NigeriaFarmers: WE MUST NOT STOP BLAMING THE NIGERIA FARMERS, But we must also know that every cheap imported food into Nigeria is because the governments of India, Thailand, Vietnam etc have spent Hundreds of billions of Dollars Supporting their farmers over the past 100years. Just like
    @realDonaldTrump
    is spending $10billion supporting US Farmers due to Government Tariff Policy.

    Nigerians are used to blaming the small man who is barely surviving and supporting the killing politicians and demonic elites. Na our way, so I can never be surprised by what is happening, but let me ask the following questions....

    1. who is responsible for the rising cost of fertilizer and farm inputs making it almost impossible to Farm in Nigeria today? The Nigeria Farmers I guess!

    2. Who is responsible for the escalating cost of transportation and logistics? I believe it is the Nigeria Farmers too abi?

    3. Who is responsible for the high cost of Energy and insane cost of machinery for production, processing and manufacturing? The Nigeria farmers Again Abi?

    4. Who is responsible for the high cost and challenging process of borrowing, making it impossible for Nigeria farmers to borrow money for agriculture? I believe it is the Nigeria Farmers too Right?

    5. Who is responsible for Government Policies affected all Nigeria Businesses and making it hard to survive as a Nigeria Business person and particularly in Farming? The Nigeria Farmer Again Na!

    6. Who is responsible for the Rural Insecurity making it impossible for the Nigerian to farmer Peacefully and Progressively? The Nigeria Farmer Surely!

    7. Who is responsible for the lack of Rural infrastructure affecting the Rural Farmer? I am talking about roads and basic farm infrastructure to make it easier to farm? I am certain it is the Nigeria Farmer.

    Nigeria Farmers are the only Farmers in the world responsible for everything and provided with literally no support but ultimately blamed for high food prices. When Policies are mostly domiciled in Abuja and State capitals without touching the real rural farmers, the Nigeria Farmer is to Blame.

    The Farmer who is barely surviving is blame for Hoarding, Smuggling, Price hikes and Greed when that farmer most times don't have the capacity to move those goods to the market for sale and has to depend on Middle men to help him or her get goods to the market.

    The Nigeria farmer is always under prices, under appreciated, under valued and mostly ridiculed by the same people he is feeding cheap and with pains.

    Ultimately, Nigerians will know that Until Nigeria Farms, Nigeria is not Working!

    NOTE: No Nigeria Farmer is Hungry and the Images Below are of Habanero Pepper, We are Currently Planting 50,000 including Tomatoes and Bell Pepper. 1,000 Ugwu Plants, 5 Hectares of Soyabeans, 5 Hectares of Cassava and Counting, More than 5 Hectares of Sweet Potatoes. More than 2,500 Producing Palm Trees; 1,000 Mangoes; 2,000 Cashew Trees; 100 Avocadoes; developing 30hectares of Grapevine, More than 100 pawpaw Trees etc....

    SORRY, NIGERIA FARMERS ARE NOT HUNGRY!
    #NigeriaFarmers: WE MUST NOT STOP BLAMING THE NIGERIA FARMERS, But we must also know that every cheap imported food into Nigeria is because the governments of India, Thailand, Vietnam etc have spent Hundreds of billions of Dollars Supporting their farmers over the past 100years. Just like @realDonaldTrump is spending $10billion supporting US Farmers due to Government Tariff Policy. Nigerians are used to blaming the small man who is barely surviving and supporting the killing politicians and demonic elites. Na our way, so I can never be surprised by what is happening, but let me ask the following questions.... 1. who is responsible for the rising cost of fertilizer and farm inputs making it almost impossible to Farm in Nigeria today? The Nigeria Farmers I guess! 2. Who is responsible for the escalating cost of transportation and logistics? I believe it is the Nigeria Farmers too abi? 3. Who is responsible for the high cost of Energy and insane cost of machinery for production, processing and manufacturing? The Nigeria farmers Again Abi? 4. Who is responsible for the high cost and challenging process of borrowing, making it impossible for Nigeria farmers to borrow money for agriculture? I believe it is the Nigeria Farmers too Right? 5. Who is responsible for Government Policies affected all Nigeria Businesses and making it hard to survive as a Nigeria Business person and particularly in Farming? The Nigeria Farmer Again Na! 6. Who is responsible for the Rural Insecurity making it impossible for the Nigerian to farmer Peacefully and Progressively? The Nigeria Farmer Surely! 7. Who is responsible for the lack of Rural infrastructure affecting the Rural Farmer? I am talking about roads and basic farm infrastructure to make it easier to farm? I am certain it is the Nigeria Farmer. Nigeria Farmers are the only Farmers in the world responsible for everything and provided with literally no support but ultimately blamed for high food prices. When Policies are mostly domiciled in Abuja and State capitals without touching the real rural farmers, the Nigeria Farmer is to Blame. The Farmer who is barely surviving is blame for Hoarding, Smuggling, Price hikes and Greed when that farmer most times don't have the capacity to move those goods to the market for sale and has to depend on Middle men to help him or her get goods to the market. The Nigeria farmer is always under prices, under appreciated, under valued and mostly ridiculed by the same people he is feeding cheap and with pains. Ultimately, Nigerians will know that Until Nigeria Farms, Nigeria is not Working! NOTE: No Nigeria Farmer is Hungry and the Images Below are of Habanero Pepper, We are Currently Planting 50,000 including Tomatoes and Bell Pepper. 1,000 Ugwu Plants, 5 Hectares of Soyabeans, 5 Hectares of Cassava and Counting, More than 5 Hectares of Sweet Potatoes. More than 2,500 Producing Palm Trees; 1,000 Mangoes; 2,000 Cashew Trees; 100 Avocadoes; developing 30hectares of Grapevine, More than 100 pawpaw Trees etc.... SORRY, NIGERIA FARMERS ARE NOT HUNGRY!
    Like
    Love
    2
    0 Yorumlar 0 hisse senetleri 2K Views
  • Muhammadu Sanusi Lamido II attended the 2025 National Economic Summit.. at Abuja Nigeria
    Muhammadu Sanusi Lamido II attended the 2025 National Economic Summit.. at Abuja Nigeria
    Like
    2
    1 Yorumlar 0 hisse senetleri 1K Views
Arama Sonuçları
Sponsorluk